Luke 1:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْسُ بِيُ، سُنْيِ ذَمَنْ أَدَلْثِے أَغَبَنْ اللَّهْ ، سُنْ كُمَبِے عُمَرْنَيْ دَ ڧَٰعِدُواْدِنْ عُبَنْ‌غِجِ دُكَ كَمَرْ يَدَّ يَثٜىٰ عَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna bin umarnin Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.