Luke 1:61 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَثٜىٰ «وَنٜىٰنٜىٰ أَدَنْغِنْكُ مَيْ وَنَّنْ سُونَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka ce mata, “Ai kuwa, ba wani ɗan'uwanku mai suna haka.”