Luke 1:62 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ تَمْبَيِ بَابَنْ يَرُوانْ دَ حَنُّ يَڢَطَا سُونَنْ دَ ذَاعَ كِرَا يَرُوانْ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka alamta wa ubansa, suna neman sunan da yake so a sa masa.