Luke 1:68 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا غَ عُبَنْ‌غِجِ ، اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ! يَذُواْ يَتَيْمَكِ مُتَنٜىٰنْسَ، يَكُمَ ڢَنْشٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ubangiji Allahn Isra'ila, A gare shi ne lalle yabo yake tabbata, Domin ya kula, ya yi wa jama'a tasa fansa.