Luke 1:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai dai ba su da ’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بَاسُدَ یَیَ دُواْمِنْ أَلِسَبَتُ بَاتَحَيْڢُوَ، كُمَ زَكَرِيَّا دَ عِتَ دُكْ سُنْ ڟُوڢَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ba su da ɗa, don Alisabatu bakararriya ce, dukansu biyu kuma sun tsufa.