Luke 1:70 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki),
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَمَرْ يَدَّ يَيِ أَلْڧَوَرِ تُنْ تُنِ تَبَاكِنْ أَنَّبَاوَنْسَ مَاسُ ڟَرْكِے ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yadda tuntuni ya faɗa ta bakunan Annabawa nasa tsarkakan nan,