Luke 1:77 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ كَسَنَرْ وَمُتَنٜىٰنْسَ ثٜىٰتُواْ تَوُرِنْ يَاڢٜىٰوَرْ ذُنُبَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kă sanar da ceto ga jama'a tasa, Wato ta samun gafarar zunubansu,