Luke 10:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutum saba’in da biyun nan suka dawo da murna, suka ce, “Ubangiji, har mun sha ƙarfin aljanu ma a cikin sunanka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتُمْ سَبَعِنْ دَ بِيُنَّنْ سُكَ دَاوُاْ دَ مُرْنَ، سُكَثٜىٰ « عُبَنْ‌غِجِ ، حَرْ أَلْجَنُ مَا سُنَ جِنْمُ عِدَنْ مُنْ عُمَرْثٜىٰسُ ثِكِنْ سُونَنْكَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kuma saba'in ɗin nan suka komo da farin ciki, suka ce, “Ya Ubangiji, har aljannu ma suna mana biyayya albarkacin sunanka!”