Luke 10:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma domin ya kāre kansa, sai ya tambayi Yesu ya ce, “Shin, wane ne maƙwabcina?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مَلَمِنْ كُواْيَرْوَرْ يَسُواْ يَنُونَ ثٜىٰوَ بَاشِ دَ لَيْڢِے؞ سَبُواْدَ حَكَ سَيْ يَتَمْبَيِ عِيسَىٰ يَثٜىٰ «شِنْ، وَنٜىٰنٜىٰ مَڨُوبْثِنَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa mutumin, don yana son baratar da kansa, ya ce wa Yesu, “To, wane ne ɗan'uwa nawa?”