Luke 10:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum ya tashi daga Urushalima za shi Yeriko, sai ya fāɗi a hannun mafasa, wato, ’yan fashi. Suka ƙwace tufafinsa, suka yi masa dūka, suka bar shi nan bakin rai da mutuwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «أَنْ تَٻَيِنْ وَنِ مُتُمْ وَنْدَ يَتَاشِ دَغَ عُرُوشَلِيمَ يَنَ غَنْغَرَ ذُوَا يٜىٰرِكُواْ؞ سَيْ يَهَطُ دَ یَنْ ڢَشِ، سُكَ ڨُوثٜىٰ مَسَ كَايَنْسَ، سُكَيِ مَسَ مُوغُنْ دُوكَ، سُكَ بَرْ شِ أَوُرِنْ بَاكِنْ رَيْ دَ مُتُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum ne ya tashi daga Urushalima za shi Yariko. Sai 'yan fashi suka fāɗa shi, suka tuɓe shi, suka yi masa mugun dūka, suka tafi suka bar shi rai ga Allah.