Luke 10:40 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Marta kuwa, aikin hidima da ya kamata a yi, ya ɗauke mata hankali, sai ta zo wurin Yesu, ta ce, “Ubangiji, ba ka damu da yadda ’yar’uwata ta bar mini aiki ni kaɗai ba? Gaya mata ta taimake ni!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَرْتَ كُوَ عَيْكِنْ عَبِنْثِ يَطَوْكٜىٰ مَتَ حَنْكَلِ، سَيْ تَجٜىٰ وُرِنْ عِيسَىٰ تَثٜىٰ « عُبَنْغِجِ ، بَكَدَامُ دَ يَدَّ یَرْعُوَتَ تَبَرْ مِنِ يِنْ عَبِنْثِ نِے كَطَيْبَ؟ ڢَطَا مَتَ تَذُواْ تَتَيْمَكٜىٰنِ مَنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Marta kuwa yawan hidimomi ya ɗauke mata hankali, sai ta je gunsa, ta ce, “Ya Ubangiji, ba ka kula ba, 'yar'uwata ta bar ni ina hidima ni kaɗai? Gaya mata ta taimake ni mana.”