Luke 11:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana Yesu yana addu’a a wani wuri. Da ya gama, sai ɗaya daga cikin almajiransa ya ce masa, “Ubangiji, ka koya mana yin addu’a, kamar yadda Yohanna ya koya wa almajiransa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ عِيسَىٰ يَنَ أَدُّعَ أَوَنِ وُرِے؞ دَ يَغَمَ، سَيْ طَيَ دَغَ ثِكِنْ أَلْمَجِرَنْسَ يَثٜىٰ مَسَ « عُبَنْغِجِ ، كَكُواْيَ مَنَ يَدَّ ذَامُيِ أَدُّعَ، كَمَرْ يَدَّ يَحْيَى يَكُواْيَ وَ أَلْمَجِرَنْسَ مَنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wata rana Yesu yana addu'a a wani wuri. Bayan da ya gama, sai wani a cikin almajiransa ya ce masa, “Ya Ubangiji, ka koya mana addu'a, kamar yadda Yahaya ya koya wa almajiransa.”