Luke 11:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya je ya ɗebo waɗansu ruhohi bakwai da suka fi shi mugunta, sai su shiga su zauna a wurin. Ƙarshen wannan mutum kuwa zai fi farkonsa muni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَكُواْمَ يَݣُوسُواْ وَطَنْسُ ڧَظَامَنْ رُوحُواْحِ بَݣَويْ وَطَنْدَ سُكَڢِيشِ مُغُنْتَا، سُذُواْ سُذَوْنَ أَوُرِنْ؞ عَڧَرْشٜىٰ ذَمَنْ مُتُمِنَّنْ ذَيْڢِ نَڢَرْكُوانْ مُونِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga nan sai ya je ya ɗebo waɗansu aljannu bakwai da suka fi shi mugunta. Sai su shiga su zauna a wurin. Wannan mutum kuwa ƙarshen zamansa ya fi na fari lalacewa.”