Luke 11:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “A maimakon, masu albarka ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma biyayya da ita.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «عِ، عَمَّا أَلْبَرْكَ تَڢِے تَبَّتَا غَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ جِنْ كَلْمَرْ اللَّهْ ، سُكٜىٰ كُمَ كِيَايٜىٰتَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya ce, “I, amma albarka tā fi tabbata ga waɗanda suke jin Maganar Allah, suke kuma kiyaye ta.”