Luke 11:45 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ɗaya daga cikin masanan dokoki ya ce wa Yesu, “Malam, in ka faɗi waɗannan abubuwa haka, kai kuma ka zage mu ke nan.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَيَ دَغَ ثِكِنْ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى يَثٜىٰ وَ عِيسَىٰ «مَلَمْ، إِنْ كَڢَطِ حَكَ، أَيْ، مُو مَا، كَذَغٜىٰمُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai wani a cikin masanan Attaura ya amsa masa ya ce, “Malam, faɗar haka fa, mu ma, ai, ka ci mutuncinmu.”