Luke 11:49 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka, Allah a cikin hikimarsa ya ce, ‘Zan aika musu da annabawa da manzanni. Za su kashe waɗansu, su kuma tsananta wa waɗansu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِيَسَا حِكِمَرْ اللَّهْ تَثٜىٰ، ‹ذَنْ عَيْكَ مُسُ دَ أَنَّبَاوَا دَ مَنْذَنِّے؞ ذَاسُكَشٜىٰ وَطَنْسُ، سُكُمَ ڟَنَنْتَا وَ وَطَنْسُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi ya sa hikimar Allah ta ce, ‘Zan aika musu da annabawa da manzanni, su kashe waɗansu,’