Luke 11:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai wanda yake cikin ɗaki ya amsa ya ce, ‘Kada ka dame ni. An riga an kulle ƙofa, da ni da yarana kuwa mun kwanta, ba zan iya tashi in ba ka kome ba.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً عَثٜىٰ أَبُواْكِنَّنْ دَ أَنْجٜىٰ نٜىٰمَنْ بَاشِ أَوُرِنْسَ يَأَمْسَ دَغَ ثِكِنْ طَاكِ يَثٜىٰ ‹كَدَ كَدَمٜىٰنِ! أَيْ، نَارِغَا نَا كُلّٜىٰ ڧُواْڢَ دَنِے دَ يَارَنَ دُكْ مُنْ ݣُونْتَ، بَذَنِيَ تَاشِ إِنْبَاكَ وَنِ أَبُبَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sa'an nan aminin ya amsa masa daga ciki ya ce, ‘Kada ka dame ni, ai, an kulle ƙofa, da ni da 'ya'yana duk mun kwanta, ba zan iya tashi in ba ka wani abu ba.’