Luke 12:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce musu, “Ku lura fa! Ku tsare kanku daga dukan kowane irin kwaɗayi. Ran mutum ba ya danganta a kan yawan dukiyarsa ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثِيغَبَدَيِ وَمُتَنٜىٰ مَغَنَ يَثٜىٰمُسُ «كُلُورَ ڢَا، كُيِنٜىٰسَ دَ كُواْوَنٜىٰ إِرِنْ ݣُوطَيِ، دُوانْ يَوَنْ كَايَ بَشِينٜىٰ سَامُنْ رَيْبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma ce musu, “Ku kula fa, ku yi nesa da kowane irin kwaɗayi, don yawan kaya ba shi ne rai ba.”