Luke 12:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Haka zai zama ga duk wanda ya tara wa kansa dukiya, amma ba shi da arziki a gaban Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَغَمَ مَغَنَرْ نَنْ دَ ثٜىٰوَ «حَكَ ذَيْ ذَمَ غَ دُكْ وَنْدَ يَتَارَ وَكَنْسَ كَايَ، عَمَّا أَغَبَنْ اللَّهْ بَاشِ دَ أَرْزِڧِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka, wanda ya tanada wa kansa dukiya yake, ba shi kuwa da wani tanadi a gun Allah.”