Luke 12:45 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da a ce bawan ya yi tunani a zuciyarsa ya ce, ‘Ai, maigidana ya yi jinkirin dawowa,’ sa’an nan ya fara dūkan bayin, maza da mata, ya kuma shiga ci, da sha, har da buguwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِدَنْ بَاوَنَّنْ يَثٜىٰ أَ رَنْسَ، ‹أَيْ، مَيْغِدَانَ يَيِ لَتِّنْ ذُوَا،› سَعَنً يَڢَارَ دُوكَنْ سَوْرَنْ بَايِنْ، مَظَا دَ مَاتَا، يَكُمَ شِغَ ثِ دَ شَا، حَرْ يَنَ بُغُوَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
In kuwa bawan nan ya ce a ransa, ‘Ubangijina ya jinkirta zuwansa,’ sa'an nan ya soma dūkan barori, maza da mata, ya shiga ci da sha har yana buguwa,