Luke 12:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma wanda ya yi mūsun sanina a gaban mutane, shi ma za a yi mūsunsa a gaban mala’ikun Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنْدَ كُمَ يَيِ مُسُونْ سَنِنَ أَغَبَنْ مُتَنٜىٰ، نِے مَا ذَنْيِ مُسُونْ سَنِنْسَ أَغَبَنْ مَلاَىِٕكُنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wanda kuwa ya yi musun sanina a gaban mutane, za a yi musun saninsa a gaban mala'ikun Allah.