Luke 13:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya gan ta, sai ya kirata gaba, ya ce mata, “Mace, an ’yantar da ke daga rashin lafiyarki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَغَنْتَ، سَيْ يَكِرَتَ يَثٜىٰ «عُوَرْغِدَا، أَنْوَرْكَرْ دَكٜىٰ دَغَ رَشِنْ لَاڢِيَرْكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya gan ta, sai ya kira ta ya ce mata, “Uwargida, an raba ki da rashin lafiyarki!”