Luke 13:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mai mulkin majami’ar ya ji haushi da Yesu ya yi warkarwa a ranar Asabbaci. Sai ya ce wa mutanen, “Akwai ranaku shida da ya kamata a yi aiki. Saboda haka, ku zo a ranakun nan a warkar da ku, ba ranar Asabbaci ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا شُوغَبَنْ مَجَمِعَرْ يَجِ هَوْشِ يَدَّ عِيسَىٰ يَوَرْكَرْدَ عِتَ أَ رَانَرْ هُوتُ؞ سَيْيَثٜىٰ وَمُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ نَنْ «أَݣَويْ رَانَكُو حَرْ شِدَ دَ يَا كَمَاتَ عَيِ عَيْكِ، كُذُواْ أَ رَانَكُنَّنْ أَوَرْكَرْ دَكُو، بَ رَانَرْ هُوتُنْبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma shugaban majami'a ya ji haushi, don Yesu ya warkar ran Asabar. Sai ya ce wa jama'a, “Akwai ranaku har shida da ya kamata a yi aiki. Ku zo mana a ranakun nan a warkar da ku, ba ran Asabar ba.”