Luke 13:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ashe, bai kamata a ’yantar da macen nan, diyar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya daure, har shekara goma sha takwas, a ranar Asabbaci, daga abin da ya daure ta ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَثٜىٰنَّنْ، یَرْ دَنْغِنْ إِبْرَٰهِيمْ وَدَّ شَيْطَنْ يَطَوْرٜىٰ، يَوْ شٜىٰكَرَا غُواْمَشَا تَݣُوسْ، أَشٜىٰ، بَيْيِ دَيْدَيْ أَوَرْكَرْدَ عِتَ أَ رَانَرْ هُوتُ تَمَكُواْ بَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ashe, bai kamata matar nan 'yar zuriyar Ibrahim, wadda Shaiɗan ya ɗaure, yau shekara goma sha takwas, a kwance ta daga wannan ƙuƙumi a ran Asabar ba?”