Luke 13:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya yi tambaya ya ce, “Yaya mulkin Allah yake? Da me zan kwatanta shi?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ «يَيَ مُلْكٍ اللَّهْ يَكٜىٰ؟ دَ مٜىٰ كُمَ ذَنْ ݣُوتَنْتَاشِ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce, “Da me Mulkin Allah yake kama? Da me kuma zan kwatanta shi?