Luke 13:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yana kama da ƙwayar mustad, wadda wani mutum ya ɗauka, kuma ya shuka a gonarsa. Ta yi girma, ta zama itace, kuma tsuntsayen sararin sama suka huta a rassansa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُلْكٍ سَمَ كَمَرْ ڨُويَرْ مَسْتَدْ يَكٜىٰ وَدَّ تَڢِے ڧَنْڧَنْتَ ثِكِنْ إِرِ دُكَ، وَدَّ وَنِ مُتُمْ يَطَوْكَ يَشُوكَ أَغُواْنَرْسَ؞ سَيْ تَيِ غِرْمَ حَرْ تَذَمَ إِتَاثٜىٰ، ڟُنْڟَيٜىٰ كُوَ سُكَيِ غِدَا أَ رَسَّنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kamar ƙwayar mastad yake, wadda wani mutum ya je ya shuka a lambunsa, ta kuma girma ta zama itace, har tsuntsaye suka yi sheƙarsu a rassanta.”