Luke 13:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galiliyawan sun fi dukan sauran Galiliyawa zunubi ne, shi ya sa suka sha irin wannan wahala?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «دُوانْ أَنْكَشٜىٰ غَلِيلَاوَنَّنْ حَكَ، كُنَ ڟَمَّنِ سُنْڢِے كُواْوَ ذُنُوبِ كٜىٰنَنْ أَ غَلِيلِ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya amsa musu ya ce, “Kuna tsammani waɗannan Galilawa sun fi duk sauran Galilawa zunubi ne, don sun sha wannan azaba?