Luke 13:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai wani ya tambaye shi ya ce, “Ya Ubangiji, shin, wai mutane kima ne kawai za su sami ceto?” Ya ce musu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وَنِ يَتَمْبَيٜىٰشِ يَثٜىٰ «مَلَمْ، شِنْ، وَيْ مُتَنٜىٰ كَطَنْ نٜىٰ كَوَيْ ذَاسُ سَامِ ثٜىٰتُواْ؟» عِيسَىٰ يَثٜىٰمُسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai wani ya ce masa, “Ya Ubangiji, waɗanda za su sami ceto kam, kaɗan ne?” Sai ya ce musu,