Luke 13:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da zaran maigidan ya tashi ya rufe ƙofar, za ku tsaya a waje kuna ƙwanƙwasawa, kuna roƙo cewa, ‘Ranka yă daɗe, buɗe mana ƙofa.’ “Amma shi zai amma ya ce, ‘Ni ban san ku, ko inda kuka fito ba.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْ دَيْ مَيْغِدَنْ يَارِغَا يَتَاشِ يَرُڢٜىٰ ڧُواْڢَرْ غِدَنْ، كُو كُوَ ذَاكُ ڟَيَ أَوَجٜىٰ كُنَ ڨُونْڨُوسَ ڧُواْڢَرْ، كُنَ ثٜىٰوَ ‹مَيْغِدَا، عَبُوطٜىٰ مَنَ ڧُواْڢَ!› شِ كُمَ ذَيْ أَمْسَ مُكُ يَثٜىٰ، ‹بَنْ سَنْ عِنْدَ كُكَ ڢِتُواْبَ!›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
In dai maigida ya riga ya tashi ya rufe ƙofa, kun kuma fara tsayawa daga waje, kuna ƙwanƙwasa ƙofar, kuna cewa, ‘Ya Ubangiji, buɗe mana,’ sai ya amsa muku ya ce, ‘Ku kam, ban san daga inda kuke ba.’