Luke 13:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma shi zai amma ya ce, ‘Ban san ku, ko inda kuka fito ba. Ku rabu da ni, dukan ku masu aikata mugunta!’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا ذَيْثٜىٰ، ‹بَنْ سَنْ عِنْدَ كُكَ ڢِتُواْبَ؞ كُرَبُ دَنِے، كُو مَاسُ عَيْكَتَ مُغُنْتَا!›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa sai ya ce, ‘Ina dai gaya muku, ku kam, ban san daga inda kuke ba. Ku tafi daga wurina, dukanku ku masu aikata mugunta!’