Luke 13:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan lokaci, waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce wa Yesu, “Ka bar nan ka tafi wani wuri dabam. Hiridus yana so ya kashe ka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَوَنَّنْ لُواْكَثِ سَيْ وَطَنْسُ ڢَرِسِيَاوَا سُكَذُواْ سُكَثٜىٰ وَ عِيسَىٰ «كَتَاشِ دَغَ نَنْ ڢَا، دُواْمِنْ هِرُدُسْ يَنَ سُواْ يَكَشٜىٰكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nan take waɗansu Farisiyawa suka zo suka ce masa, “Ai, sai ka tashi, ka fita daga nan, gama Hirudus yana son kashe ka.”