Luke 13:34 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Urushalima, ayya Urushalima, ke da kika kashe annabawa, kuma kika jefa wa waɗanda aka aika gare ki da duwatsu. Sau da yawa na yi kewan in tattara ’ya’yanki wuri ɗaya, kamar yadda kaza takan tattara ’ya’yanta cikin fikafikanta, amma ba ki yarda ba!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَيَّ، عُرُوشَلِيمَ! عُرُوشَلِيمَ! مَيْ كِسَنْ أَنَّبَاوَا، مَيْ جِڢَرْ وَطَنْدَ عَكَ عَيْكُواْ غَرٜىٰتَ! سَوْ نَوَ نَاسُواْ إِنْتَتَّرَاكُ كَمَرْ يَدَّ كَاظَا تَكٜىٰ تَتَّارَ یَنْ يَارَنْتَ ثِكِنْ ڢِكَڢِكَنْتَ، عَمَّا كُنْڧِ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya mutanen Urushalima! Ya mutanen Urushalima! Masu kisan annabawa, masu jifan waɗanda aka aiko gare ku! Sau nawa ne ina so in tattaro ku kamar yadda kaza take tattara 'yan tsakinta a cikin fikafikanta, amma kun ƙi!