Luke 13:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ba su wannan misali ya ce, “Wani mutum yana da itacen ɓaure, da aka shuka a gonar inabinsa. Da ya je cire ’ya’yan itacen, sai ya tarar ba tă yi ’ya’ya ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَبَاسُ مِصَالِ يَثٜىٰ «أَنْ تَٻَيِنْ وَنِ مُتُمْ وَنْدَ يَكٜىٰدَ إِتَاثٜىٰنْ ٻَوْرٜىٰ أَغُواْنَرْ إِنَبِنْسَ؞ سَيْ يَذُواْ دُواْمِنْ يَڟِنْكَ یَیَنْ، عَمَّا بَيْ سَامِ كُواْ طَيَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ba su misalin nan ya ce, “Wani mutum yana da ɓaure a garkar inabinsa. Sai ya zo neman 'ya'ya, amma bai samu ba.