Luke 14:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jin haka, sai wani da yake tare da shi a tebur ɗin, ya ce wa Yesu, “Mai albarka ne wanda zai ci abinci a bikin nan a mulkin Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَجِنْ حَكَ، سَيْ طَيَ دَغَ ثِكِنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ تَرٜىٰدَشِ عَتٜىٰبُرْ يَثٜىٰ وَ عِيسَىٰ «مَيْ أَلْبَرْكَ نٜىٰ دُكْ وَنْدَ ذَيْثِ عَبِنْثِ عَبِكِنَّنْ نَمُلْكٍ اللَّهْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da jin haka, sai ɗaya daga cikin abokan cinsa ya ce masa, “Albarka tā tabbata ga wanda zai ci abinci a Mulkin Allah.”