Luke 14:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Bawansa ya dawo ya gaya wa maigidansa wannan. Sai maigidan ya yi fushi, ya ba da umarni ga bawansa ya ce, ‘Ka fita da sauri, ka bi titi-titi da lungu-lungu na garin, ka kawo matalauta, da guragu, da makafi, da shanyayyu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَاوَنْ يَكُواْمَ يَغَيَ وَمَيْغِدَنْسَ دُكَنْ أَبِنْدَ عَكَ غَيَ مَسَ؞ هَوْشِ يَكَامَ مَيْغِدَنْ، سَيْيَثٜىٰ وَبَاوَنْ، ‹يِمَظَا، كَبِے تِيتِ تِيتِ دَ لُنْغُ لُنْغُ نَبِرْنِ، كَتَتَّارَ تَلَكَاوَا دَ غُرَغُ دَ مَكَڢِ دَ شَنْيَيُّ كَكَٰوُاْسُ نَنْ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bawan ya dawo ya ba ubangijinsa labari. Sai maigidan ya yi fushi, ya ce wa bawansa, ‘Fita maza, ka bi titi-titin birni da kwararo-kwararo, ka ɗebo gajiyayyu, da musakai, da makafi, da guragu.’