Luke 14:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya tambayi masanan dokoki da Farisiyawa ya ce, “Daidai ne bisa ga doka, a yi warkarwa a ranar Asabbaci, ko babu?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَتَمْبَيِ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى دَ ڢَرِسِيَاوَا يَثٜىٰ «دُواْكَرْمُ تَيَرْدَ عَيِ وَرْكٜىٰوَ أَ رَانَرْ هُوتُ، كُواْ بَابُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa ya ce wa masanan Attaura da Farisiyawa, “Ya halatta a warkar ran Asabar ko kuwa?”