Luke 15:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Bayan ’yan kwanaki, sai ƙaramin ɗan ya tattara kayansa duk, ya tashi ya tafi wata ƙasa mai nisa. A can, ya ɓatar da dukiyarsa duka a rayuwar banza.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ یَنْ ݣُونَكِے، سَيْ طَنْ يَتَتَّارَ كَايَنْسَ دُكْ، يَتَاشِ يَبَرْ غِدَا؞ يَجٜىٰ وَنِ غَرِ مَيْ نِيسَ؞ عَثَنْ نٜىٰ يَجٜىٰ يَيِ بَنْظَ دَ كُطِنْ ثِكِنْ إِسْكَنْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan 'yan kwanaki kaɗan sai ƙaramin ya tattara duk mallakarsa, ya kama hanya zuwa ƙasa mai nisa. A can ya fallasar da kayansa a wajen masha'a.