Luke 15:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Da hankalinsa ya dawo, sai ya ce, ‘Kai, bayin mahaifina guda nawa ne, da suke da abinci fiye da isashe, ni kuma ina nan, zan mutu don yunwa!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَڧَرْشٜىٰ سَيْ يَدَاوُاْ ثِكِ حَنْكَلِنْسَ، سَيْيَثٜىٰ، ‹كَيْ! غَا مَعَيْكَتَنْ بَابَنَ دُكْ سُنَ بَنْظَ دَ عَبِنْثِ، عَثٜىٰ غَانِ ذَنْ مُتُ دَ يُنْوَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da ya tara hankalinsa sai ya ce, ‘Kaitona! Nawa ne daga cikin barorin ubana da suke da abinci, da yake kamar ƙasa a gare su! Ga ni a nan kuwa, yunwa tana kisana!