Luke 15:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Farisiyawa da malaman dokoki suka yi gunaguni, suna cewa, “Wannan mutum yana karɓan ‘masu zunubi,’ kuma yana ci tare da su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢَرِسِيَاوَا دَ مَلَمً كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى سُكَ ڢَارَ غُنَغُنِ سُنَ ثٜىٰوَ «حَبَ! وَنَّنْ مُتُمْ يَمَيْدَ كَنْسَ أَبُواْكِنْ مَاسُ ذُنُوبِ، حَرْ مَا يَنَثِنْ عَبِنْثِ دَسُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Farisiyawa da malaman Attaura suka riƙa gunaguni suna cewa, “Haba! Wannan mutum yana karɓar masu zunubi, har ma tare suke cin abinci!”