Luke 15:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai ɗan ya ce masa, ‘Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi. Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَنْ يَثٜىٰ، ‹بَابَ، نَيِ وَ اللَّهْ لَيْڢِے نَكُمَيِ مَكَ؞ بَنْ إِسَ عَڧَارَ كِرَنَ طَنْكَ بَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kuma ɗan ya ce masa, ‘Baba, na yi wa Mai Sama zunubi, na kuma saɓa maka. Ban ma cancanci a ƙara kirana ɗanka ba.’