Luke 15:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَكِرَا وَنِ بَاوَنْ غِدَنْ، يَتَمْبَيٜىٰشِ أَبِنْدَ يَكٜىٰ ڢَرُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kira wani baran gidan, ya tambayi dalilin wannan abu.