Luke 15:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bawan ya ce, ‘Ai, ɗan’uwanka ne ya dawo, shi ne mahaifinka ya yanka ɗan saniya mai ƙiba, gama ya yi murna ya karɓi ɗansa da ya dawo gida lafiyayye, ba abin da ya same shi.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَاوَنْ يَثٜىٰ، ‹أَيْ، ڧَنٜىٰنْكَنٜىٰ يَدَاوُاْ، شِينٜىٰ بَابَنْكَ يَسَا عَكَ يَنْكَ سَانِيَ مَيْ ڧِبَرْ نَنْ سَبُواْدَ طَنْعُوَنْكَ يَدَاوُاْ غِدَا لَاڢِيَ ڧَلَوْ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa ya ce masa, ‘Ai, ɗan'uwanka ne ya dawo, tsohonku ya yanka kiwataccen ɗan maraƙin nan saboda ya sadu da shi lafiya ƙalau.’