Luke 15:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ya amsa wa mahaifinsa ya ce, ‘Duba! Duk waɗannan shekaru, ina yin maka aiki kamar bawa, ban taɓa maka rashin biyayya ba. Duk da haka, ba ka taɓa ba ni ko ɗan akuya domin in yi shagali da abokaina ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَأَمْسَ وَبَابَنْسَ يَثٜىٰ، ‹دُوبَ، دُكْ وَطَنَّنْ شٜىٰكَرُ، إِنَيِمَكَ عَيْكِ كَمَرْ بَاوَ، بَنْ تَٻَ ڧِنْيِنْ أَبِنْدَ كَثٜىٰ إِنْيِبَ؞ دُكْدَهَكَ، بَكَتَٻَ بَانِ كُواْ یَرْ عَكُيَ إِنْكِرَا أَبُواْكَيْنَ مُثِ دَسُوبَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya amsa wa ubansa ya ce, ‘Dubi yawan shekarun nan da na bauta maka. Ban taɓa ta da umarninka ba. Duk da haka, ba ka taɓa ba ni ko ɗan taure ba, da za mu yi shagali tare da abokaina.