Luke 15:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da wannan ɗan naka, wanda ya ɓatar da dukiyarka a kan karuwai ya dawo, ka yanka masa ɗan saniya mai ƙiba!’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَ طَنَّنْ نَاكَ يَدَاوُاْ، وَنْدَ يَجٜىٰ يَثِنْيٜىٰ دُوكِيَرْكَ عَكَنْ كَارُوَيْ، كَا يَنْكَ مَسَ سَانِيَرْ نَنْ مَيْ ڧِبَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da ɗan nan naka ya zo, wanda ya fallasar da dukiyarka a kan karuwai, ga shi, ka yanka masa kiwataccen ɗan maraƙin nan!’