Luke 15:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ya zama mana dole, mu yi shagali, mu yi murna, domin ɗan’uwan nan naka, da ya mutu, yanzu kuwa yana da rai, da ya ɓata, amma yanzu an same shi.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا كَمَاتَ مُيِ مُرْنَ دَ ڢَضٍ ثِكِ، دُواْمِنْ طَنْعُوَنْكَ نَنْ دَا يَا مُتُ، عَمَّا يَنْذُ يَا دَاوُاْ، دَا يَٻَثٜىٰ، عَمَّا يَنْذُ أَنْسَامٜىٰشِ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ai kuwa, daidai ne a yi ta murna da farin ciki, don ɗan'uwan nan naka dā ya mutu, a yanzu ya komo, dā ya ɓata, amma an same shi.’ ”