Luke 15:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In ta same shi, sai ta kira ƙawayenta da maƙwabtanta wuri ɗaya, ta ce musu, ‘Ku taya ni murna, na sami kuɗina da ya ɓata.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ تَسَامٜىٰشِ، سَيْ تَتَارَ أَبُواْكَنْتَ دَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ذَمَ تَرٜىٰدَ عِتَ، تَثٜىٰمُسُ، ‹كُتَايَنِ مُرْنَ، دُوانْ نَسَامِ كُطِنَّنْ دَيَٻَثٜىٰ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
In kuwa ta same shi, sai ta tara ƙawayenta da maƙwabta mata, ta ce musu, ‘Ku taya ni farin ciki, don na sami kuɗin nan da na yar.’