Luke 16:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَا بَاوَنْدَ ذَيْ عِيَ بَوْتَا وَشُوغَبَنِّ بِيُ، كُواْ دَيْ يَڧِ طَيَ، يَسُواْ طَيَ، كُواْ كُوَ يَيِ وَطَيَنْ أَمِنْثِ، يَرٜىٰنَ طَيَنْ؞ بَا دَامَ كُسَا رَنْكُ غَ بِنْ اللَّهْ كُكُمَسَا غَ كُطِ دُكْ غَبَاطَيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba baran da zai iya bauta wa iyayengiji biyu, ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗaya, ko kuwa ya amince wa ɗayan, ya raina ɗayan. Ba dama ku bauta wa Allah da dukiya gaba ɗaya.”