Luke 16:15 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce musu, โ€œKu ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ฦ™yama ne a gaban Allah.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุนูŽู…ู‘ูŽุง ุนููŠุณูŽู‰ูฐ ูŠูŽุซูœู‰ูฐู…ูุณู ยซูƒููˆ ู†ูœู‰ูฐ ู…ูŽุงุณูุณููˆุงู†ู’ ู†ููˆู†ูŽ ุงู”ูŽุบูŽุจูŽู†ู’ ู…ูุชูŽู†ูœู‰ูฐ ุซูœู‰ูฐูˆูŽ ูƒููˆ ู…ูŽุงุณู ุงู”ูŽุฏูŽู„ู’ุซูู†ูœู‰ูฐุž ุนูŽู…ู‘ูŽุง ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ูŠูŽุณูŽู†ู’ ุฐููˆุซููŠูŽุงุฑู’ูƒูุž ุงู”ูŽุจูุจููˆูŽู†ู’ ุฏูŽ ู…ูุชูŽู†ูœู‰ูฐ ุณููƒูœู‰ูฐ ุจูŽุงุณู ุบูุฑู’ู…ูŽุŒ ุณููˆู†ูœู‰ูฐ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ุจูŽุงูŠูŽ ู…ูŽุง ุณููˆุงู†ู’โ€ŒุบูŽู†ูุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce musu, โ€œKu ne masu baratar da kanku a gaban mutane. Amma Allah ya san zukatanku. Abin da mutane suke girmamawa ฦ™warai, ai, abin ฦ™yama ne a gun Allah.