Luke 16:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَجٜىٰ ثَنْ غِدَنْ وُتَا يَنَ شَنْ وُيَ، سَيْ يَطَغَكَيْ يَغَ إِبْرَٰهِيمْ دَغَ نٜىٰسَ تَرٜىٰدَ لِعَظَرُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yana a cikin Hades yana shan azaba, sai ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a wurinsa.