Luke 16:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَيِكِرَا يَثٜىٰ، ‹بَابَ إِبْرَٰهِيمْ، كَجِ تَوْسَيِنَ، كَاعَيْكِ لِعَظَرُ يَسَا یَرْ يَڟَرْسَ أَ ضُوَ يَطِغَ أَ هَرْشٜىٰنَ دُواْمِنْ إِنْجِ طَنْ سَنْيِ، دُواْمِنْ إِنَ جِنْ جِكِے عَثِكِنْ وَنَّنْ وُتَا!›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya yi kira ya ce, ‘Baba Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiko Li'azaru ya tsoma kan yatsarsa a ruwa ya sanyaya harshena, don azaba nake sha a cikin wannan wuta.’